Kungiyar Al-Azhar mai sanya ido kan kare hakkokin musulmi ta ce;
Tehran (IQNA) A yayin da take yin Allah wadai da hare-haren wariyar da ake kai wa musulmi a Turai, kungiyar ta Al-Azhar Observatory ta jaddada wajibcin kara tsananta matakan hukunta wadanda suke aikata hakan, domin kawo karshen wariyar da ake nuna ma musulmi.
Lambar Labari: 3487599 Ranar Watsawa : 2022/07/27
Tehran (IQNA) a karon farko wata musulma mai sanye da lullubi ta tsaya takarar majalisar birnin Rom na Italiya.
Lambar Labari: 3486371 Ranar Watsawa : 2021/10/01